Kalli yadda Gwamnan Zamfara Dauda Lawan Dare yake nunawa matarsa soyayya a gaban mutane ya tashi yake sara mata da kayan sojoji.

Kalli yadda Gwamnan Zamfara Dauda Lawan Dare yake nunawa matarsa soyayya a gaban mutane ya tashi yake sara mata da kayan sojoji.

Gwamna Lawan Dare ya tashi a gaban al’ummar jihar ta Zamfara ya nunawa matarsa soyayya, a gurin wani taron kaddamar da wani babban aiki na yayi sojojin kai da kai saboda yan bindiga.

By wasiyya

Related Post

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Danna Ka Samu Sabon Tallafin ₦50,000