A yau gidan jaridar B’BC Hausa sunyi hira da fitattun jaruman kannywood mata da maza da masu shiryawa da yawa, Sun tattauna dasu akan abubuwa da dama akan Matsayin da Sarki Ali Nuhu ya samu a Nigeria.
1- Jaruma Hafixa wato Zaiba ta cikin shirin LABARINA SERIES Matar AL’AMEEN data mutu


















